344 thoughts on “SHARHI AKAN WAKAR “NI DAI BARHAMA NAKE BAUTAWA, DAN SHI YA HALICCENI””
Assalamu alaikum, malam a hakikannin
gaskiya kayi kuskure mai yawa domin su
litattafan sufaye ba’a daukarsu kai tsaye
ayi musu fassara ba tare da neman ilimi
akansu ba, kamar yanda kai kayi, kamar
yanda aka sanine shi ilimi fanni biyu ne
akwai ilimi na shari’a, akwai na hakika
ma’ana mu’arifa watau sanin Allah,
dukkansu dolen mu muyi imani dasu kuma
mu yarda dasu, ya isheka hujja da kasan
cewa Annabi musa a.s mai daraja ta uku
acikin ulul azmi, Allah swt ya umarceshi da
yaje ya nemi ilimi a wajen wani wanda ba
Annabi ba, ba kuma mursali ba, domin ya
nuna mana iliminsa fa fanni biyu ne, kai
kuma daya kake takama dashi shine na
shari’a, malam inason kasani fa shi Allah
baya sanuwa ga wanda bai nemi ilimin
saninsa bafa, ta wace hanya zakayi gyara
akan abinda baka saniba, kuma gyaran ma
ga wadanda suka tohu suka ginu suka kare
acikin sanin Allah, ta yaya zaka shiga gonar
da ba takaba bakasan me aka shukaba
kace zakayi noma acikinta, anya babu
kuskure kuwa? kai wannan barna ce me
yawa. Acikin bayanan da kayi akwai
wadanda suke lallai akwaisu a cikin
jawahiril ma’ani amma kasancewar baka
da ilimin abin ba zaka san abin da ake nufi
da haka ba. shawara ta anan itace don
Allah ku kiyaye da shiga harkar dabata
shafeku ba musanman irin wannan domin
wallahi zaka fada halaka, amma in ka tsaya
matsayinka sai a zauna lafiya nagode
Assalamu alaikum, malam a hakikannin
gaskiya kayi kuskure mai yawa domin su
litattafan sufaye ba’a daukarsu kai tsaye
ayi musu fassara ba tare da neman ilimi
akansu ba, kamar yanda kai kayi, kamar
yanda aka sanine shi ilimi fanni biyu ne
akwai ilimi na shari’a, akwai na hakika
ma’ana mu’arifa watau sanin Allah,
dukkansu dolen mu muyi imani dasu kuma
mu yarda dasu, ya isheka hujja da kasan
cewa Annabi musa a.s mai daraja ta uku
acikin ulul azmi, Allah swt ya umarceshi da
yaje ya nemi ilimi a wajen wani wanda ba
Annabi ba, ba kuma mursali ba, domin ya
nuna mana iliminsa fa fanni biyu ne, kai
kuma daya kake takama dashi shine na
shari’a, malam inason kasani fa shi Allah
baya sanuwa ga wanda bai nemi ilimin
saninsa bafa, ta wace hanya zakayi gyara
akan abinda baka saniba, kuma gyaran ma
ga wadanda suka tohu suka ginu suka kare
acikin sanin Allah, ta yaya zaka shiga gonar
da ba takaba bakasan me aka shukaba
kace zakayi noma acikinta, anya babu
kuskure kuwa? kai wannan barna ce me
yawa. Acikin bayanan da kayi akwai
wadanda suke lallai akwaisu a cikin
jawahiril ma’ani amma kasancewar baka
da ilimin abin ba zaka san abin da ake nufi
da haka ba. shawara ta anan itace don
Allah ku kiyaye da shiga harkar dabata
shafeku ba musanman irin wannan domin
wallahi zaka fada halaka, amma in ka tsaya
matsayinka sai a zauna lafiya nagode
LikeLike
GASKIYA NE INYAS DA’IMAN
LikeLike
menene ma’anar dariya acikin mafarki ?
LikeLike
asaki barhama akama ubangijin barhama in anasao a wanye lafiya
LikeLike
allah. ya bamu daman bin gaskiya aduk inda take
LikeLike